Mattiyu 26:10 - Littafi Mai Tsarki10 Yesu kuwa da ya lura da haka, sai ya ce musu, “Don me kuke damun matar nan? Ai, alheri ta yi mini, na gaske kuwa. Faic an caibideilSabon Rai Don Kowa 202010 Sane da wannan, Yesu ya ce musu, “Me ya sa kuke damun macen nan? Ta yi mini abu mai kyau ne. Faic an caibideil |