40 A sa'an nan za a ga mutum biyu a gona, a ɗau ɗaya, a bar ɗaya.
40 Maza biyu za su kasance a gona; za a ɗau ɗaya a bar ɗaya.
ba su farga ba har Ruwan Tsufana ya zo ya share su. Haka komowar Ɗan Mutum za ta zama.
Za a ga mata biyu suna niƙa, a ɗau ɗaya, a bar ɗaya.
Wa ya fifita ka da sauran? Me kuma kake da shi, wanda ba karɓa ka yi ba? Da yake karɓa ka yi, don me kake fahariya, kamar ba karɓa ka yi ba?
tun da yake bai rangwanta wa mutanen tun can dā dā kuma ba, amma ya kiyaye Nuhu mai wa'azin adalci, da waɗansu mutum bakwai, sa'ad da ya aiko da Ruwan Tsufana zuwa a cikin duniyar nan ta marasa bin Allah,