Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 24:16 - Littafi Mai Tsarki

16 to, sai waɗanda suke ƙasar Yahudiya su gudu su shiga duwatsu.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

16 to, sai waɗanda suke cikin Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 24:16
11 Iomraidhean Croise  

Mutum mai hankali, in ya ga wahala tana zuwa yakan kauce mata, amma shashasha yakan kutsa kai ciki, daga baya ya yi da na sani.


Ni Ubangiji na ce, wannan zai zama muku alama, cewa zan hukunta ku a wannan wuri domin ku sani lalle maganata ta aukar muku da masifa za ta cika.


“Ya ku mutanen Biliyaminu, ku gudu neman mafaka, Daga cikin Urushalima! Ku busa ƙaho a Tekowa, Ku ba da alama a Bet-akkerem, Gama masifa da babbar halaka sun fito daga arewa.


Sa'ad da aka haifi Yesu a Baitalami ta ƙasar Yahudiya, a zamanin sarki Hirudus, sai ga waɗansu masana taurari daga gabas suka zo Urushalima, suna cewa,


“Don haka sa'ad da kuka ga mummunan aikin saɓo mai banƙyama, wanda Annabi Daniyel ya faɗa, an tsai da shi a Wuri Mai Tsarki (mai karatu fa yă fahimta),


Wanda yake soro, kada ya sauko garin ɗaukar wanda yake a gidansa.


Ta wurin bangaskiya Nuhu, da Allah ya yi masa gargaɗi a kan al'amuran da ba a gani ba a lokacin, yana tsoron Allah, ya sassaƙa jirgi, don ceton iyalin gidansa, ta wurin bangaskiya kuma ya tabbatar wa duniya laifinta, har ya zama magājin adalcin Allah, wanda yake samuwa ta wurin bangaskiya.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan