1 Sa'an nan Yesu ya yi wa jama'a da almajiransa magana, ya ce,
1 Sa’an nan Yesu ya ce wa taron mutane da kuma almajiransa,
Sai ya sāke kiran jama'a, yă ce musu, “Ku saurare ni dukanku, ku kuma fahimta.
Sa'an nan kuwa da dubban mutane suka taru har suna tattaka juna, da farko ya yi magana da almajiransa. Ya fara cewa, “Ku yi hankali da yistin Farisiyawa, wato, makirci.
“Me ya sa ku da kanku ma ba kwa iya rarrabewa da abin da yake daidai?