Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 21:17 - Littafi Mai Tsarki

17 Sai ya bar su, ya fita daga birnin, ya tafi Betanya, ya sauka a can.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Sai ya bar su, ya fita daga birnin ya tafi Betani, inda ya kwana.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 21:17
16 Iomraidhean Croise  

Ku ji faɗaka, ya ku mutanen Urushalima, Don kada a raba ni da ku, Don kada in maishe ku kufai, Ƙasar da ba mazauna ciki.”


Ko sun goyi 'ya'ya, Zan sa su mutu tun ba su balaga ba. Tasu ta ƙare sa'ad da na rabu da su!”


'Yan zamani, mugaye, maciya amana, suke nema su ga wata alama, amma ba wata alamar da za a nuna musu, sai dai ta Yunusa.” Sai ya bar su ya tafi.


To, sa'ad da Yesu yake Betanya a gidan Saminu kuturu,


Da suka kusato Urushalima, da Betafaji, da Betanya, wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa biyu,


Sai ya shiga Urushalima, ya shiga Haikalin. Da dai ya dudduba kome, da yake magariba ta yi, ya fita ya tafi Betanya tare da goma sha biyun nan.


Kowace yamma kuwa Yesu yakan fita gari.


Yesu yana Betanya a gidan Saminu kuturu, yana cin abinci ke nan, sai ga wata mace ta zo da wani ɗan tulu na man ƙanshi na nardi tsantsa, mai tsadar gaske. Sai ta fasa ulun, ta tsiyaye masa man a kā.


Sai Yesu ya tashi tare da almajiransa, suka je bakin tekun. Taro mai yawan gaske kuwa daga ƙasar Galili ya biyo shi, har ma daga ƙasar Yahudiya,


Suna tafiya, sai ya shiga wani ƙauye, wata mace kuma mai suna Marta ta sauke da shi a gidanta.


Da ya kusato Betafaji da Betanya, a wajen dutsen da ake kira Dutsen Zaitun, ya aiki almajiransa biyu,


Sai ya kai su waje har jikin Betanya. Ya ɗaga hannuwansa ya sa musu albarka.


Wani mutum ne ya yi rashin lafiya, sunansa Li'azaru na Betanya, ƙauyen su Maryamu da 'yar'uwarta Marta.


Betanya kuwa kusa da Urushalima take, misalin mil biyu.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan