Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 20:18 - Littafi Mai Tsarki

18 “To, ga shi, za mu Urushalima, za a kuma ba da Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman Attaura, za su kuwa yi masa hukuncin kisa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

18 “Za mu haura zuwa Urushalima, za a kuma bashe Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 20:18
15 Iomraidhean Croise  

da Saminu Bakan'ane, da kuma Yahuza Iskariyoti wanda ya bashe shi.


Tun daga lokacin nan Yesu ya fara bayyana wa almajiransa, lalle ne ya tafi Urushalima, ya sha wuya iri iri a hannun shugabanni da manyan firistoci da malaman Attaura, har a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.


“Kun san Idin Ƙetarewa saura kwana biyu, za a kuma ba da Ɗan Mutum a gicciye shi.”


Me kuka gani?” Suka amsa suka ce, “Ya cancanci kisa!”


Da gari ya waye sai duk manyan firistoci da shugabannin jama'a suka yi shawara a kan Yesu su kashe shi.


Sai suka ce, “Wace shaida kuma za mu nema? Ai, mun ji da kanmu daga bakinsa.”


shi Yesun nan fa, an ba da shi bisa ƙaddarar Allah da rigyasaninsa, ku kuwa kuka gicciye shi, kuka kashe shi, ta hannun masu zunubi.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan