Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 20:17 - Littafi Mai Tsarki

17 Yesu na tafiya Urushalima, ya ɗauki almajiran nan goma sha biyu waje ɗaya. Suna tafiya ke nan sai ya ce musu,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

17 To, da Yesu yana haurawa zuwa Urushalima, sai ya ja almajiran nan goma sha biyu gefe, ya ce musu,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 20:17
8 Iomraidhean Croise  

Ubangiji ya ce, “Zan ɓoye wa Ibrahim abin da nake shirin aikatawa?


Ya amsa musu ya ce, “Ku kam, an yarda muku ku san asiran Mulkin Sama, amma su ba a ba su ba.


To, da Yesu ya shiga ƙasar Kaisariya Filibi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke cewa, Ɗan Mutum yake?”


Kashegari babban taron da suka zo idi, da suka ji Yesu yana zuwa Urushalima,


Nan gaba ba sauran in ce da ku bayi, don bawa bai san abin da ubangijinsa yake yi ba. Sai dai in ce da ku aminai, domin na sanar da ku duk abin da na jiyo wurin Ubana.


ba ga dukan jama'a ba, sai dai ga shaidun nan da Allah ya zaɓa tun dā, wato mu ke nan, da muka ci muka sha tare da shi, bayan ya tashi daga matattu.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan