Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 2:17 - Littafi Mai Tsarki

17 A lokacin ne aka cika faɗar Annabi Irmiya cewa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika, cewa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 2:17
5 Iomraidhean Croise  

Maganar Irmiya ɗan Hilkiya ke nan, na cikin firistocin da suke a Anatot, a yankin ƙasar Biliyaminu,


ya zauna a can har mutuwar Hirudus. Wannan kuwa domin a cika abin da Ubangiji ya faɗa ne ta bakin annabin cewa, “Daga Masar na kirawo Ɗana.”


Da Hirudus ya ga masanan nan sun mai da shi wawa, sai ya hasala ƙwarai, ya aika a karkashe dukan 'yan yara maza da suke Baitalami da kewayenta, daga masu shekara biyu zuwa ƙasa, gwargwadon lokacin da ya tabbatar a gun masanan nan.


“An ji wata murya a Rama, Ta kuka da baƙin ciki mai zafi, Rahila ce take kuka saboda 'ya'yanta. Ba za ta ta'azantu ba, don ba su.”


Ta haka aka cika faɗar Annabi Irmiya cewa, “Sun ɗauki kuɗin azurfa talatin ɗin nan, wato, awalajar shi wannan da waɗansu Isra'ilawa suka yi wa kima,


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan