Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 2:14 - Littafi Mai Tsarki

14 Yusufu kuwa ya tashi ya ɗauki ɗan yaron da uwa tasa da daddare, ya tafi Masar,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

14 Sai Yusuf ya tashi, ya ɗauki yaron da mahaifiyarsa da dad dare suka tafi Masar,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 2:14
6 Iomraidhean Croise  

Da Yusufu ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala'ikan Ubangiji, ya ɗauki matarsa,


Da suka tashi, sai ga wani mala'ikan Ubangiji ya bayyana ga Yusufu a mafarki, ya ce, “Tashi ka ɗauki ɗan yaron da mahaifiyarsa, ka gudu ƙasar Masar, ka zauna a can sai na faɗa maka, don Hirudus yana shirin binciko ɗan yaron yă hallaka shi.”


ya zauna a can har mutuwar Hirudus. Wannan kuwa domin a cika abin da Ubangiji ya faɗa ne ta bakin annabin cewa, “Daga Masar na kirawo Ɗana.”


Suka je suka tashe shi, suka ce, “Maigida, Maigida, mun hallaka!” Ya farka, ya tsawata wa iskar da kuma haukan ruwa. Sai suka kwanta, wurin ya yi tsit.


Saboda wannan dalili ne Yahudawa suka kama ni a Haikali, har suna neman kashe ni.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan