Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 19:25 - Littafi Mai Tsarki

25 Da almajiran suka ji haka, sai suka yi mamaki ƙwarai da gaske, suka ce, “To, in haka ne, wa zai sami ceto ke nan?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

25 Sa’ad da almajiran suka ji wannan, sai suka yi mamaki ƙwarai. Suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai sami ceto ke nan?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 19:25
7 Iomraidhean Croise  

Har wa yau ina gaya muku, zai fiye wa raƙumi sauƙi ya bi ta kafar allura, da mai arziki ya shiga Mulkin Allah.”


Amma Yesu ya dube su, ya ce musu, “Ga mutane kam, ba mai yiwuwa ba ne, amma gun Allah kowane abu mai yiwuwa ne.”


Ba don an taƙaita kwanakin nan ba, da ba ɗan adam ɗin da zai tsira. Amma sabili da zaɓaɓɓun nan za a taƙaita kwanakin.


Da ba don Ubangiji ya taƙaita kwanakin nan ba, da ba ɗan adam ɗin da zai tsira. Amma sabili da zaɓaɓɓun nan da ya zaɓa, sai ya taƙaita kwanakin.


“Duk wanda kuwa ya yi addu'a da sunan Ubangiji zai sami ceto.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan