Mattiyu 19:25 - Littafi Mai Tsarki25 Da almajiran suka ji haka, sai suka yi mamaki ƙwarai da gaske, suka ce, “To, in haka ne, wa zai sami ceto ke nan?” Faic an caibideilSabon Rai Don Kowa 202025 Sa’ad da almajiran suka ji wannan, sai suka yi mamaki ƙwarai. Suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai sami ceto ke nan?” Faic an caibideil |