2 Taro mai yawan gaske suka bi shi, ya kuwa warkar da su a can.
2 Taron mutane mai yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da su a can.
Da Yesu ya gane haka, ya tashi daga nan. Sai jama'a da yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da su duka.
Sai waɗansu Farisiyawa suka zo wurinsa su gwada shi, suka ce, “Halal ne mutum ya saki mata tasa a kan kowane dalili?”