Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 19:1 - Littafi Mai Tsarki

1 To, da Yesu ya gama duk wannan magana, sai ya bar ƙasar Galili, ya shiga ta Yahudiya, wadda take ƙetaren Kogin Urdun.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai ya bar Galili, ya tafi yankin Yahudiya a ɗaya gefen Urdun.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 19:1
5 Iomraidhean Croise  

Sa'ad da aka haifi Yesu a Baitalami ta ƙasar Yahudiya, a zamanin sarki Hirudus, sai ga waɗansu masana taurari daga gabas suka zo Urushalima, suna cewa,


Da Yesu ya gama duk wannan magana, sai taro suka yi mamakin koyarwarsa,


Sa'an nan ya sāke komawa hayin Kogin Urdun, wurin da Yahaya ya fara yin baftisma, ya zauna a can,


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan