Mattiyu 17:26 - Littafi Mai Tsarki26 Sa'ad da kuma ya ce, “Daga wurin waɗansu,” sai Yesu ya ce masa, “Wato, 'ya'yan an ɗauke musu ke nan. Faic an caibideilSabon Rai Don Kowa 202026 Bitrus ya amsa ya ce, “Daga wurin waɗansu.” Yesu ya ce masa, “Wato, an ɗauke wa ’ya’yan ke nan. Faic an caibideil |