7 Sai suka yi magana da juna suka ce, “Ba mu kawo gurasa ba fa!”
7 Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
Sai Yesu ya ce musu, “Ku kula, ku yi hankali da yistin Farisiyawa da na Sadukiyawa.”
Da Yesu ya lura da haka sai ya ce, “Ya ku masu ƙarancin bangaskiya, don me kuke magana da juna a kan ba ku zo da gurasa ba?
To, baftismar da Yahaya ya yi, daga ina take? Daga Sama take, ko kuwa ta mutum ce?” Sai suka yi ta muhawwara da juna, suna cewa, “In muka ce, ‘Daga Sama take,’ sai ya ce mana, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
Sai suka bar maganar yasu-yasu, suna tambayar juna komece ce ma'anar tashi daga matattu.
Ya zamana tun suna magana, suna tunani tare, sai Yesu da kansa ya matso, suka tafi tare.
Sai musu ya tashi a tsakaninsu a kan ko wane ne babbansu.
Amma Bitrus ya ce, “A'a, ya Ubangiji, don ban taɓa cin wani abu marar tsarki ko mai ƙazanta ba.”