Mattiyu 16:6 - Littafi Mai Tsarki6 Sai Yesu ya ce musu, “Ku kula, ku yi hankali da yistin Farisiyawa da na Sadukiyawa.” Faic an caibideilSabon Rai Don Kowa 20206 Yesu ya ce musu, “Ku yi hankali, ku yi taka zallan da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.” Faic an caibideil |