Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 16:5 - Littafi Mai Tsarki

5 Da almajiran suka isa wancan ƙetare, ashe, sun manta ba su kawo gurasa ba.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 16:5
4 Iomraidhean Croise  

Da ya sallami taron ya shiga jirgi ya tafi ƙasar Magadan.


'Yan zamani, mugaye, maciya amana, suke nema su ga wata alama, amma ba wata alamar da za a nuna musu, sai dai ta Yunusa.” Sai ya bar su ya tafi.


Sai Yesu ya ce musu, “Ku kula, ku yi hankali da yistin Farisiyawa da na Sadukiyawa.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan