Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 16:15 - Littafi Mai Tsarki

15 Ya ce musu, “Amma ku fa, wa kuke cewa, nake?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

15 Ya tambaye su, “Amma ku fa, wane ne ni a ganinku?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 16:15
5 Iomraidhean Croise  

Ya amsa musu ya ce, “Ku kam, an yarda muku ku san asiran Mulkin Sama, amma su ba a ba su ba.


Sai suka ce, “Waɗansu suna cewa, Yahaya Maibaftisma, waɗansu kuwa Iliya, waɗansu kuma Irmiya, ko kuwa ɗaya daga cikin annabawa.”


Sai Bitrus ya amsa, ya ce, “Kai ne Almasihu, Ɗan Allah Rayayye.”


Sai ya tambaye su, “Amma ku fa, wa kuke cewa nake?” Bitrus ya amsa masa ya ce, “Kai ne Almasihu.”


Ya ce musu, “Amma ku fa, wa kuke cewa nake?” Sai Bitrus ya amsa ya ce, “Almasihu na Allah.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan