Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 15:21 - Littafi Mai Tsarki

21 Yesu ya tashi daga nan, ya tafi zuwa ƙasar Taya da Sidon.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

21 Barin wurin ke nan, sai Yesu ya janye zuwa yankin Taya da Sidon.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 15:21
9 Iomraidhean Croise  

“Zabaluna zai zauna a gefen teku, Zai zama tashar jiragen ruwa, Kan iyakarsa kuma zai kai har Sidon.


Waɗannan suke ƙazantar da mutum. Amma a ci da hannu marar wanki ba ya ƙazantar da mutum.”


Ubangiji kuwa ya ba da su a hannun Isra'ilawa, suka kuwa ɗibge su, suka runtume su, har zuwa Sidon Babba, da Misrefot-mayim, har zuwa gabashin kwarin Mizfa. Suka karkashe su ƙaƙaf.


da dukan mazaunan ƙasar tuddai, tun daga Lebanon zuwa Misrefot-mayim har da dukan Sidoniyawa. Ni da kaina zan kore su a gaban jama'ar Isra'ila. Kai kuwa za ka raba wa Isra'ilawa ƙasar ta zama gādonsu kamar yadda na umarce ka.


Haka kuma mutanen Ashiru ba su kori mazaunan Akko, da na Sidon, da Alab, da Akzib, da Helba, da Afek, da Rehob ba.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan