Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 14:4 - Littafi Mai Tsarki

4 Don dā ma Yahaya ya ce masa bai halatta ya zauna da ita ba.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

4 gama Yohanna ya dinga ce masa, “Ba daidai ba ne ka aure ta.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 14:4
12 Iomraidhean Croise  

Sai Natan ya ce wa Dawuda, “Kai ne mutumin. In ji Ubangiji Allah na Isra'ila, ‘Na naɗa ka Sarkin Isra'ila, na cece ka daga hannun Saul.


Ka faɗa masa, ni Ubangiji, na ce, ‘Ka kashe mutum, kana kuma ƙwace abin da ya mallaka?’ Ka faɗa masa ga abin da na faɗa, ‘A wurin da karnuka suka lashe jinin Nabot, a nan ne kuma karnuka za su lashe jininka.’ ”


Mugun mutum yakan gudu, alhali kuwa ba mai korarsa, amma amintaccen mutum kamar zaki yake, ba shi da tsoro.


Wanda ba ya bin doka tare da mugaye yake, amma idan kana bin doka kai abokin gāban mugaye ne.


Ga amsar da za ku ba su, ku ce, “Ku kasa kunne ga koyarwar Ubangiji. Kada ku kasa kunne ga 'yan bori. Gama abin da suka faɗa muku ba zai amfane ku ba.”


Sai annabi Irmiya ya faɗa wa Zadakiya, Sarkin Yahuza, dukan maganan nan a Urushalima,


Kada ya kwana da matar ɗan'uwansa, gama ita matar ɗan'uwansa ce.


Idan mutum ya auri matar ɗan'uwansa, ya yi mugun abu, za su mutu ba haihuwa, gama ya ƙasƙantar da ɗan'uwansa.


Don dā Yahaya ya ce wa Hirudus, “Bai halatta ka zauna da matar ɗan'uwanka ba.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan