Mattiyu 14:27 - Littafi Mai Tsarki27 Sai nan da nan ya yi musu magana ya ce, “Ba kome, Ni ne, kada ku ji tsoro.” Faic an caibideilSabon Rai Don Kowa 202027 Amma nan da nan Yesu ya ce musu, “Ku yi ƙarfin hali! Ni ne. Kada ku ji tsoro.” Faic an caibideil |