18 “To, ga ma'anar misalin mai shukar nan.
18 “To, ku saurari ma’anar misali na mai shukan nan.
Sai ya bar taron, ya shiga gida. Almajiransa kuma suka zo gare shi, suka ce, “Ka fassara mana misalin nan na ciyawa a gonar.”
Da suka kaɗaita, masu binsa da su sha biyun nan suka tambaye shi ma'anar misalan.