Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 13:16 - Littafi Mai Tsarki

16 “Albarka tā tabbata ga idanunku domin suna gani, da kuma kunnuwanku domin suna ji.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Amma idanunku masu albarka ne domin suna gani, haka ma kunnuwanku domin suna ji.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 13:16
8 Iomraidhean Croise  

Yesu ya amsa masa ya ce, “Kai mai albarka ne, Saminu, ɗan Yunusa! Domin ba ɗan adam ne ya bayyana maka wannan ba, sai dai Ubana da yake cikin Sama.


Sai Yesu ya ce masa, “Wato saboda ka gan ni ka ba da gaskiya? Albarka tā tabbata ga waɗanda ba su gani ba, amma kuwa suka ba da gaskiya.”


domin ka buɗe musu ido, su juyo daga duhu zuwa haske, daga kuma mulkin Shaiɗan zuwa wurin Allah, domin su sami gafarar zunubai, da kuma gādo tare da dukan tsarkaka saboda sun gaskata da ni.’ ”


Domin shi Allah wanda ya ce, “Haske yă ɓullo daga duhu ya haskaka,” shi ne ya haskaka zukatanmu domin a haskaka mutane su san ɗaukakarsa a fuskar Yesu Almasihu.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan