9 To, don me kuka fita? Ku ga wani annabi? I, lalle kuwa, har ya fi annabi nesa.
9 To, me kuka je kallo ne? Annabi? I, ina gaya muku, ya ma fi annabi.
To, kallon me kuka fita? Wani mai adon alharini? Ai kuwa, masu adon alharini a fada suke.
Ko da yake yana son kashe shi, yana jin tsoron jama'a, don sun ɗauka shi annabi ne.
Kai kuma, ɗan yarona, za a ce da kai annabin Maɗaukaki, Gama za ka riga Ubangiji gaba, Domin ka shisshirya hanyoyinsa,
In kuwa muka ce, ‘Ta mutum ce,’ sai duk jama'a su jajjefe mu, don sun tabbata Yahaya annabi ne.”