13 Ya harbe zuciyata da kiban kwarinsa.
13 Ya harbi zuciyata da kibiyoyin kwarinsa.
Kibiya ba za ta sa ya gudu ba, Jifar majajjawa a gare shi kamar jifa da tushiyoyi ce.
Allah Maɗaukaki ya harbe ni da kibau, Dafinsu kuwa ya ratsa jikina. Allah ya jera mini abubuwa masu banrazana.
Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne, Dukansu jarumawa ne.
Ya ja bakansa kamar abokan gāba, Ya kuma nuna ikonsa kamar maƙiyi. Ya hallaka dukan abin da yake da bansha'awa. A alfarwar Sihiyona, ya zubo da hasalarsa kamar wuta.
“ ‘Zan tula musu masifu, Zan ƙare kibauna a kansu,