Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mahukunta 9:3 - Littafi Mai Tsarki

3 Sai dangin mahaifiyarsa suka yi magana da shugabannin Shekem saboda shi. Zuciyarsu kuwa ta saje da Abimelek, gama suka ce, “Shi ɗan'uwanmu ne.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

3 Sa’ad da ’yan’uwan suka mayar wa ’yan ƙasar Shekem wannan, sai suka goyi bayan Abimelek, gama sun ce, “Shi ɗan’uwanmu ne.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mahukunta 9:3
4 Iomraidhean Croise  

Laban kuwa ya ce wa Yakubu, “Don kana dangina, za ka yi mini barantaka a banza? Ka faɗa mini, nawa zan biya ka?”


Ana nan sai wani manzo ya zo wurin Dawuda, ya ce masa, “Zukatan mutanen Isra'ila suna wajen Absalom.”


Mugun mutum yana fāriya da mugayen manufofinsa, Mai haɗama yakan zagi Ubangiji ya kuma ƙi shi.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan