Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mahukunta 1:8 - Littafi Mai Tsarki

8 Mutanen Yahuza kuwa suka yaƙi Urushalima, suka ci ta, suka karkashe mutanenta, suka kuma cinna mata wuta.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Mutanen Yahuda suka yaƙi Urushalima ita ma suka ci ta. Suka karkashe mutanen birnin suka cinna mata wuta.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mahukunta 1:8
3 Iomraidhean Croise  

Amma jama'ar Yahuza ba su iya korar Yebusiyawa waɗanda suke zaune a Urushalima ba, don haka Yebusiyawa suka yi zamansu da jama'ar Yahuza cikin Urushalima har wa yau.


Amma mutanen Biliyaminu ba su kori Yebusiyawan da suke zaune a Urushalima ba domin haka Yebusiyawa suka yi zamansu tare da mutanen Biliyaminu a Urushalima har wa yau.


Bayan wannan suka gangara kuma, suka yaƙi Kan'aniyawan da suke zaune a ƙasar tudu, da Negeb, da filayen kwari.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan