3 Suka shiga ciki, amma ba su sami jikin Ubangiji ba.
3 Amma da suka shiga ciki, ba su iske jikin Ubangiji Yesu ba.
Da almajiran suka isa wancan ƙetare, ashe, sun manta ba su kawo gurasa ba.
Sai suka tarar an mirgine dutsen daga kabarin.
da ba su sami jikinsa ba, suka komo, suka ce har ma an yi musu wahayi, sun ga mala'ikun da suka ce yana da rai.
Da Ubangiji ya gan ta, ya ji tausayinta, ya kuma ce mata, “Daina kuka.”
Don haka, lalle wani daga cikin mutanen nan da suke tare da mu, duk lokacin da Ubangiji Yesu yake cuɗanya da mu,