Daniyel 7:26 - Littafi Mai Tsarki26 Amma majalisa za ta zauna ta yanke shari'a, za a karɓe mulkinsa, a hallaka shi har abada. Faic an caibideilSabon Rai Don Kowa 202026 “ ‘Amma majalisa za tă yi zama, za a karɓe ikonsa, a kuma hallaka shi gaba ɗaya har abada. Faic an caibideil |