24 “Domin haka Allah ya aiko da wannan hannu da ya yi rubutun nan.
24 Saboda haka ya aiko da hannun da ya yi rubutun nan.
Wannan shi ne rubutun da aka yi, MENE, MENE, TEKEL, da UPHARSIN.
Nan da nan sai yatsotsin hannun mutum suka bayyana, suka yi rubutu a kan shafen bangon fādar sarkin, wanda yake daura da fitila. Sarki kuwa yana ganin hannun sa'ad da hannun yake rubutu.