Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Daniyel 2:3 - Littafi Mai Tsarki

3 Sarki kuwa ya ce musu, “Na yi mafarki, na kuwa matsu ƙwarai in san mafarkin.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

3 sai ya ce musu, “Na yi mafarkin da ya dame ni kuma ina so in san me yake nufi.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Daniyel 2:3
5 Iomraidhean Croise  

Suka ce masa, “Mafarkai muka yi, ba kuma wanda zai fassara mana su.” Sai Yusufu ya ce musu, “Ashe, ba a wurin Allah fassarori suke ba? Ku faɗa mini su, ina roƙonku.”


Fir'auna kuwa ya ce wa Yusufu, “Na yi mafarkin da ba wanda ya san fassararsa, amma na ji an ce, wai kai, in ka ji mafarkin kana iya fassara shi.”


Saboda haka da safe, hankalinsa ya tashi, sai ya aika aka kirawo dukan bokayen Masar da dukan masu hikimar Masar, Fir'auna kuwa ya faɗa musu mafarkansa, amma ba wanda ya iya fassara masa su.


Nebukadnezzar ya yi mafarki a shekara ta biyu ta sarautarsa, ya kuwa damu ƙwarai har barci ya gagare shi.


Sa'ad da nake kwance a gādona, sai na yi mafarki wanda ya tsorata ni. Tunanina da wahayi suka firgitar da ni.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan