Online Bible

- Advertisements -




M.Sh 7:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Sa’ad da kuma Ubangiji Allahnku ya ba da su gare ku, kuka kuma ci su da yaƙi, sai ku hallaka su ƙaƙaf. Kada ku yi yarjejjeniya da su, kada kuma ku nuna musu jinƙai.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

2 Sa'ad da Ubangiji Allahnku ya bashe su a hannunku, kuka kuma ci nasara a kansu, sai ku hallaka su sarai. Kada ku yi alkawari da su, kada kuma ku yi musu jinƙai.

See the chapter Copy




M.Sh 7:2

Follow us:

Advertisements


Advertisements