Online Bible

- Advertisements -




M.Sh 22:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 In ɗan’uwan ba ya zama kusa da ku, ko kuwa ba ku san shi ba, sai ku kai ta gida ku ajiye ta sai ya zo nemanta. Sa’an nan ku ba shi ita.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

2 Idan mutumin ba kusa da ku yake zaune ba, ko kuma ba ku san shi ba, to, sai ku kawo dabbar a gidanku, ta zauna a wurinku, har lokacin da mutumin ya zo ya shaida ta, sa'an nan ku ba shi.

See the chapter Copy




M.Sh 22:2

Follow us:

Advertisements


Advertisements