Online Bible

- Advertisements -




M.Sh 1:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Duba na riga na ba ku wannan ƙasa. Ku shiga ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya rantse zai ba wa kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da kuma Yaƙub, da kuma ga zuriyarsu bayansu.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

8 Duba, na sa ƙasar a gabanku, sai ku shiga ku mallake ta, ƙasa wadda na rantse wa kakanninku, wato Ibrahim, da Ishaku, da Yakubu, cewa zan ba su, su da zuriyarsu a bayansu.’ ”

See the chapter Copy




M.Sh 1:8

Follow us:

Advertisements


Advertisements