Online Bible

- Advertisements -




Markus 9:31 - Sabon Rai Don Kowa 2020

31 gama yana koya wa almajiransa. Ya ce musu, “Za a ci amanar Ɗan Mutum, a ba da shi ga hannun mutane. Za su kashe shi, bayan kwana uku kuma zai tashi.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

31 domin yana koya wa almajiransa ne, yana ce musu, “Za a ba da Ɗan Mutum ga mutane, za su kuwa kashe shi, sa'ad da aka kashe shi kuma, bayan kwana uku zai tashi.”

See the chapter Copy




Markus 9:31

Follow us:

Advertisements


Advertisements