Online Bible

- Advertisements -




Markus 9:25 - Sabon Rai Don Kowa 2020

25 Da Yesu ya ga taron suna zuwa can a guje, sai ya tsawata wa mugun ruhun ya ce, “Kai ruhun kurma, da na bebe, na umarce ka, ka fita daga cikinsa, kada kuma ka ƙara shigarsa.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

25 Da Yesu ya ga taro na ɗungumowa a guje, sai ya tsawata wa baƙin aljanin ya ce masa, “Kai, beben aljan, na umarce ka ka rabu da shi, kada kuma ka ƙara hawansa.”

See the chapter Copy




Markus 9:25

Follow us:

Advertisements


Advertisements