Online Bible

- Advertisements -




Markus 8:33 - Sabon Rai Don Kowa 2020

33 Amma da Yesu ya juya ya dubi almajiransa, sai ya tsawata wa Bitrus ya ce, “Tashi daga nan Shaiɗan! Ba ka da al’amuran Allah a zuciyarka, sai na mutane.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

33 Amma da Yesu ya waiwaya ya ga almajiransa, ya tsawata wa Bitrus ya ce, “Ka yi nesa da ni, Shaiɗan! Ba ka tattalin al'amuran Allah sai na mutane.”

See the chapter Copy




Markus 8:33

Follow us:

Advertisements


Advertisements