Online Bible

- Advertisements -




Markus 8:25 - Sabon Rai Don Kowa 2020

25 Yesu ya sāke ɗibiya hannuwansa a idanun mutumin, sai idanunsa suka buɗe, ya sami gani, ya kuma ga kome sarai.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

25 Sai ya sāke ɗora hannu a idanunsa. Makahon kuwa ya zura ido ƙwar, ya warke, ya ga kome garau.

See the chapter Copy




Markus 8:25

Follow us:

Advertisements


Advertisements