Markus 8:2 - Sabon Rai Don Kowa 20202 “Ina jin tausayin mutanen nan, kwanansu uku ke nan tare da ni, kuma ba su da abin da za su ci. See the chapterLittafi Mai Tsarki2 “Ina jin tausayin wannan taro, don yau kwanansu uku ke nan a guna, ba su da wani abinci. See the chapter |