Online Bible

- Advertisements -




Markus 8:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Da ya gane abin da suke tattaunawa, sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Don me kuke zancen rashin burodi? Har yanzu ba ku gane ko fahimta ba? Zukatanku sun taurare ne?

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

17 Da yake Yesu ya gane haka, sai ya ce musu, “Don me kuke zancen ba ku da gurasa? Ashe, har yanzu ba ku gane ba, ba ku kuma fahimta ba? Zuciyarku a taurare take?

See the chapter Copy




Markus 8:17

Follow us:

Advertisements


Advertisements