Online Bible

- Advertisements -




Markus 8:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 A kwanakin nan wani taro mai girma ya taru. Tun da yake ba su da abin da za su ci, sai Yesu ya kira almajiransa ya ce,

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

1 A lokacin nan da wani taro mai yawan gaske ya sāke haɗuwa, ba su kuwa da abinci, sai ya kira almajiransa, ya ce musu,

See the chapter Copy




Markus 8:1

Follow us:

Advertisements


Advertisements