Online Bible

- Advertisements -




Markus 7:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Saboda haka, Farisiyawa da malaman dokoki suka tambayi Yesu, suka ce, “Don me almajiranka ba sa bin al’adun dattawa, a maimakon haka suna cin abinci da hannuwa marasa tsabta?”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

5 Sai Farisiyawa da malaman Attaura suka tambaye shi, “Don me almajiranka ba sa bin al'adun shugabanni, sai su riƙa cin abinci da hannuwa marasa tsarki?”

See the chapter Copy




Markus 7:5

Follow us:

Advertisements


Advertisements