Online Bible

- Advertisements -




Markus 6:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Sa’ad da diyar Hiridiyas ta shigo, ta kuma yi rawa, sai ta gamshi Hiridus tare da baƙinsa. Sai Sarkin ya ce wa yarinyar, “Ki tambaye ni kome da kike so, ni kuwa zan ba ki.”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

22 Da 'yar Hirudiya ta shigo ta yi rawa, sai ta gamshi Hirudus da baƙinsa. Sai fa sarki ya ce wa yarinyar, “Roƙe ni kome, sai in ba ki.”

See the chapter Copy




Markus 6:22

Follow us:

Advertisements


Advertisements