Online Bible

- Advertisements -




Markus 6:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Amma da Hiridus ya ji haka, sai ya ce, “Ai, Yohanna ne, mutumin da na yanke masa kai, shi ne ya tashi daga matattu!”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

16 Amma da Hirudus ya ji haka, sai ya ce, “Yahaya, wanda na fille wa kai, shi ne aka tasa.”

See the chapter Copy




Markus 6:16

Follow us:

Advertisements


Advertisements