Online Bible

- Advertisements -




Markus 5:7 - Sabon Rai Don Kowa 2020

7 Ya yi ihu da babbar murya ya ce, “Ina ruwanka da ni Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ka rantse da Allah cewa ba za ka ba ni azaba ba!”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

7 ya ƙwala ihu ya ce, “Ina ruwanka da ni, Yesu Ɗan Allah Maɗaukaki? Na gama ka da Allah, kada ka yi mini azaba.”

See the chapter Copy




Markus 5:7

Follow us:

Advertisements


Advertisements