Online Bible

- Advertisements -




Markus 16:20 - Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

20 Su kuwa suka tafi, suka yi ta wa'azi ko'ina, Ubangiji yana taimakonsu, yana kuma tabbatar da maganarsu ta mu'ujizan nan da suke biye da maganar.]

See the chapter Copy




Markus 16:20

Follow us:

Advertisements


Advertisements