Online Bible

- Advertisements -




Markus 16:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Da Asabbaci ya wuce, sai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub, da kuma Salome suka sayi kayan ƙanshi domin su je su shafa wa jikin Yesu.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

1 Da Asabar ta wuce, Maryamu Magadaliya, da Maryamu uwar Yakubu, da kuma Salome, suka sayo kayan ƙanshi, domin su je su shafa masa.

See the chapter Copy




Markus 16:1

Follow us:

Advertisements


Advertisements