Online Bible

- Advertisements -




Markus 15:39 - Sabon Rai Don Kowa 2020

39 Da jarumin da yake tsaye a gaban Yesu ya ji muryarsa, ya kuma ga yadda ya mutu, sai ya ce, “Gaskiya, wannan mutum Ɗan Allah ne!”

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

39 Sa'ad da jarumi ɗin da yake tsaye yana kallon Yesu, ya ga yadda ya mutu haka, sai ya ce, “Hakika mutumin nan Ɗan Allah ne!”

See the chapter Copy




Markus 15:39

Follow us:

Advertisements


Advertisements