Online Bible

- Advertisements -




Markus 10:33 - Sabon Rai Don Kowa 2020

33 Ya ce, “Za mu haura zuwa Urushalima, za a bashe Ɗan Mutum, ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa, a kuma ba da shi ga Al’ummai,

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

33 Ya ce, “Ga shi, za mu Urushalima, za a ba da Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman Attaura, za su kuwa yi masa hukuncin kisa, su bāshe shi ga al'ummai.

See the chapter Copy




Markus 10:33

Follow us:

Advertisements


Advertisements