Online Bible

- Advertisements -




Markus 10:29 - Sabon Rai Don Kowa 2020

29 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, babu wanda zai bar gida, ko ’yan’uwa maza da mata, ko mahaifiya, ko mahaifi, ko ’ya’ya, ko gonaki saboda ni, da kuma bishara,

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

29 Yesu ya ce, “Hakika, ina gaya muku, ba wanda zai bar gida, ko 'yan'uwansa mata, ko 'yan'uwansa maza, ko uwa tasa, ko ubansa, ko 'ya'yansa, ko gonakinsa, sabili da ni da kuma bishara,

See the chapter Copy




Markus 10:29

Follow us:

Advertisements


Advertisements