Online Bible

- Advertisements -




Markus 10:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Sai Yesu ya tashi daga nan ya tafi yankin Yahudiya, da kuma ƙetaren Urdun. Taron mutane suka sāke zuwa wurinsa, ya kuma koya musu kamar yadda ya saba.

See the chapter Copy

Littafi Mai Tsarki

1 Sai Yesu ya tashi daga nan, ya tafi ƙasar Yahudiya, da kuma hayin Kogin Urdun. Taro kuma ya sāke haɗuwa wurinsa, ya kuma sāke koya musu kamar yadda ya saba.

See the chapter Copy




Markus 10:1

Follow us:

Advertisements


Advertisements